Ezekiel 32:1 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
A shekara ta goma sha biyu, a wata na goma sha biyu a rana ta fari, maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَنَانً أَ رَانَ تَڢَرْكُواْ غَ وَتَنْ غُواْمَشَا بِيُ، يَهْوٜىٰهْ يَايِ مَغَنَ دَنِے ثٜىٰوَ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
A kan rana ta fari, ga watan goma sha biyu, a shekara ta goma sha biyu, sai Ubangiji ya yi magana da ni, ya ce,