Ezekiel 32:14 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan zan sa ruwanta su kwanta in sa rafuffukanta su gudu kamar mai, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
ذَنْسَا ضُوَنْسُ يَيِ حَصْكٜىٰ، إِنْسَا كُواْغُنَنْسُ سُغُدُ كَمَرْ مَيْ؞ نِے عُبَنْ‌غِجِ يَهْوٜىٰهْ نَا ڢَطَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Zan sa ruwansu ya yi garau, In sa kogunansu su malala kamar mai, Ni Ubangiji Allah na faɗa.