Ezekiel 32:15 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da na mai da Masar kufai na kuma raba ƙasar da abin da take cike da shi, sa’ad da na bugi dukan waɗanda suke cikinta, a sa’an nan ne za su san cewa ni ne Ubangiji.’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَدَّ نَمَيْدَ ڧَسَرْ مَصَرْ كُڢَيْ، سَعَدَّ أَنْرَبَ ڧَسَرْدَ دُكْ أَبِنْدَ يَكٜىٰ ثِكِنْتَ، سَعَدَّ نَبُغِ دُكَنْ وَطَنْدَ سُكٜىٰ ثِكِنْتَ، ذَاسُ كُوَ سَنِ ثٜىٰوَ نِنٜىٰ يَهْوٜىٰهْ ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da na mai da ƙasar Masar kufai, In raba ƙasar da abin da take cike da shi, Sa'ad da na bugi dukan waɗanda suke cikinta, Daga nan za su sani ni ne Ubangiji.