Ezekiel 32:16 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Wannan ne makokin da za a yi mata. ’Yan matan al’ummai za su rera shi; gama Masar da dukan jama’arta za su rera shi, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
« ‹وَنَّنْ عِتَثٜىٰ وَاڧَرْ مَكُواْكِنْ دَ ذَاعَ رٜىٰرَ؞ یَنْ مَاتَنْ أَلْعُمَّيْ ذَاسُ رٜىٰرَ؞ ذَاسُ رٜىٰرَ مَكُواْكِنْ عَكَنْ مَصَرْ دَ جَمَعَرْتَ مَاسُيَوَ؞ نِے عُبَنْ‌غِجِ يَهْوٜىٰهْ نَا ڢَطَا؞› »
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Wannan ita ce waƙar makokin. 'Yan matan al'ummai za su raira wa Masar da jama'arta duka, ni Ubangiji Allah na faɗa.”