Ezekiel 32:17 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
A shekara ta goma sha biyu, a rana ta goma sha biyar ga wata, maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَ رَانَ تَغُواْمَشَا بِيَرْ غَ وَتَ نَڢَرْكُواْ، أَ شٜىٰكَرَا تَغُواْمَشَا بِيُ، يَهْوٜىٰهْ يَايِ مَغَنَ دَنِے ثٜىٰوَ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
A rana ta goma sha biyar ga wata na fari, a shekara ta goma sha biyu, Ubangiji ya yi magana da ni, ya ce,