Ezekiel 32:31 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Fir’auna, shi da dukan sojojinsa, za su gan su zai kuma ta’azantu domin dukan jama’arsa da aka kashe da takobi, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«سَعَدَّ ڢِرْعَوْنَ يَغَنْسُ، ذَيْسَامِ تَعَظِيَّ سَبُواْدَ دُكَنْ جَمَعَرْسَ، وَتُواْ ڢِرْعَوْنَ دَ دُكَنْ سُواْجُواْجِنْسَ وَطَنْدَ عَكَ كَشٜىٰ دَ تَكُواْبِے؞ نِے عُبَنْغِجِ يَهْوٜىٰهْ نَا ڢَطَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Sa'ad da Fir'auna zai gan su, zai ta'azantu a kan rundunarsa da aka kashe da takobi. Lalle Fir'auna da dukan rundunarsa za su ta'azantu. Ni Ubangiji Allah na faɗa.