Ezekiel 33:10 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Ɗan mutum, faɗa wa gidan Isra’ila, ‘Ga abin da kuke cewa, “Laifofinmu da zunubanmu suna nawaita mana, muna kuma lalacewa saboda su. Ta ƙaƙa za mu rayu?” ’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«يَنْذُ ڢَا، يَا كَيْ طَنْ مُتُمْ، كَڢَطَا وَ غِدَنْ إِسْرَٰٓءِيلَ ثٜىٰوَ سُونٜىٰ سُكَثٜىٰ، ‹صَاٻُواْ صَاٻُوانْمُ دَ كُمَ ذُنُبَنْمُ سُنْيِ مَنَ نَوْيِ، كُمَ مُنْ لَلَثٜىٰ سَبُواْدَسُو؞ يَيَ ڢَا ذَامُ رَايُ؟›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Kai ɗan mutum, sai ka faɗa wa mutanen Isra'ila, ‘Kuna cewa, “Laifofinmu da zunubanmu suna nawaita mana, muna kuwa lalacewa, yanzu fa, ta ƙaƙa za mu rayu?” ’