Ezekiel 33:2 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Ɗan mutum, yi magana da mutanen ƙasarka ka faɗa musu cewa, ‘Sa’ad da na kawo takobi a kan ƙasar, mutanen ƙasar kuwa suka zaɓi ɗaya daga cikin mutanensu suka mai da shi mai tsaro,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«يَا كَيْ طَنْ مُتُمْ، كَيِ مَغَنَ دَ مُتَنٜىٰنْكَ، كَڢَطَا مُسُ ثٜىٰوَ ‹سَعَدَّ نَظَرٜىٰ تَكُواْبِے عَكَنْ وَتَ ڧَسَا، سَيْ مُتَنٜىٰنْ ڧَسَرْ سُنْ ذَاٻِ مُتُمْ طَيَ دَغَ ثِكِنْسُ، سُنْ سَا شِ يَذَمَ مَيْ ڟَرُوانْسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Ɗan mutum, ka yi magana da mutanenka, ka faɗa musu cewa, ‘Idan na zare takobi a kan wata ƙasa, idan mutanen ƙasar suka ɗauki wani mutum daga cikinsu, suka sa shi ya zama ɗan tsaronsu,