Ezekiel 33:21 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
A shekara ta goma sha biyu ta zaman bautanmu, a wata na goma a rana ta biyar, wani mutumin da ya gudu daga Urushalima ya zo wurina ya ce, “Birnin ya fāɗi!”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَ رَانَ تَبِيَرْ غَ وَتَنْ غُواْمَ، أَ شٜىٰكَرَا تَغُواْمَشَا بِيُ، وَنِ مُتُمِنْدَ يَڟِيرَا دَغَ عُرُوشَلِيمَ يَذُواْ وُرِينَ، يَثٜىٰ «بِرْنِنْ يَڢَاطِ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
A rana ta biyar ga watan goma, a shekara ta goma sha biyu ta zaman bautar talala da aka kai mu, sai wani ɗan gudun hijira daga Urushalima ya zo wurina, ya ce, “Birnin ya fāɗi.”