Ezekiel 33:24 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Ɗan mutum, mutanen da suke zama a waɗannan kufai a ƙasar Isra’ila suna cewa, ‘Ibrahim mutum ɗaya ne kaɗai, duk da haka Ibrahim ya mallaki ƙasar. Amma mu da muke da yawa; lalle an ba mu ƙasar ta zama mallakarmu.’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«يَا كَيْ طَنْ مُتُمْ، مَذَوْنَنْ وُرَارٜىٰنْ دَ عَكَ لَلَتَرْ عَڧَسَرْ إِسْرَٰٓءِيلَ سُنَ تَثٜىٰ وَ ‹إِبْرَٰهِيمْ مُتُمْ طَيَنٜىٰ، دُكْدَهَكَ يَمَلَّكِ دُكَنْ ڧَسَرْ، عَمَّا مُو دَيَوَ مُكٜىٰ، حَڧِيڧَ أَنْبَامُ ڧَسَرْ مَلَّكَثٜىٰ تَغَادُواْ؞›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Ɗan mutum, mazaunan wuraren nan da aka lalatar a ƙasar Isra'ila, suna cewa, ‘Ibrahim shi kaɗai ne, duk da haka an ba shi ƙasar duka, balle fa mu da muke da yawa, lalle ƙasar tamu ce.’