Ezekiel 35:10 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“ ‘Domin kun ce, “Waɗannan al’ummai biyu da ƙasashe za su zama namu za mu kuma mallake su,” ko da yake Ni Ubangiji ina a can,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
« ‹دَيَكٜىٰ كَثٜىٰ «وَطَنَّنْ أَلْعُمَّ بِيُ، ڧَسَرْ إِسْرَٰٓءِيلَ دَ تَ يَهُودَ ذَاسُ ذَمَ نَوَ، ذَنْ مَلَّكٜىٰسُ،» كَكُمَ ثٜىٰ حَكَ كُواْدَيَكٜىٰ نِے يَهْوٜىٰهْ إِنَانَنْ عَثِكِنْسُ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Da yake ya ce al'umman nan biyu, da ƙasashen nan biyu za su zama nasa, ya mallake su, ko da yake Ubangiji yana cikinsu,