Ezekiel 36:12 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Zan sa mutanena Isra’ila su yi tafiya a kanku. Za su mallake ku, za ku kuma zama gādonsu; ba za ku ƙara sa su rasa ’ya’yansu ba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عِ، ذَنْسَا مُتَنٜىٰ سُتَاكَ عَكَنْكُ، وَتُواْ جَمَعَرْتَ إِسْرَٰٓءِيلَ، ذَاسُ مَلَّكٜىٰكُ، ذَاكُ كُوَ ذَمَ أَبِنْ غَادُوانْسُ؞ بَذَاكُ ڧَارَ سَا سُرَسَ یَیَنْسُبَ كُمَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Zan kuma sa mutanena, Isra'ila, su yi tafiya a kanku, za ku zama gādonsu, ba za ku ƙara kashe 'ya'yansu ba.