Ezekiel 36:20 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Kuma ko’ina da suka tafi a cikin al’ummai sun ɓata sunana mai tsarki, gama an yi magana a kansu cewa, ‘Waɗannan mutanen Ubangiji ne, duk da haka dole su bar ƙasarsa.’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا دُكْ عِنْدَ سُكَ تَڢِے ثِكِنْ أَلْعُمَّيْ سُكَنْيِ بَنْظَ دَ سُونَنَ مَيْ ڟَرْكِے؞ غَمَا أَلْعُمَّيْ سُكَنْيِ مَغَنَ عَكَنْسُ ثٜىٰوَ ‹وَطَنَّنْ جَمَعَرْ يَهْوٜىٰهْ نٜىٰ، دُكْدَهَكَ بَيْ عِيَ كِيَايٜىٰسُ سُذَوْنَ عَڧَسَرْسَبَ؞›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma sa'ad da suka tafi cikin al'ummai, sai suka ɓata sunana mai tsarki a duk inda suka tafi. Sai mutane suka yi magana a kansu cewa, ‘Waɗannan jama'ar Ubangiji ne, amma dole ne su fita daga cikin ƙasarsa.’