Ezekiel 36:37 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa har yanzu zan ji roƙon gidan Isra’ila in kuma yi musu wannan. Zan sa mutanensu su yi yawa kamar tumaki,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
« ‹إِنْجِنِ عُبَنْغِجِ يَهْوٜىٰهْ ، ذَنْ كُمَ يَرْدَ غِدَنْ إِسْرَٰٓءِيلَ سُضُواْڧٜىٰنِ؞ نِے كُوَ ذَنْسَا سُيِيَوَ كَمَرْ غَرْكٜىٰنْ تُمَكِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji Allah ya ce, “Ga abin da zan sa mutanen Isra'ila su roƙe ni, in yi musu. Za su roƙe ni in yawaita su kamar garken tumaki.