Ezekiel 36:38 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
yawansu ya yi kamar garken tumaki don hadaya a Urushalima a ƙayyadaddun lokuta bukukkuwarta. Haka biranen da suke kufai za su cika da ɗumbun mutane. Sa’an nan za su san cewa ni ne Ubangiji.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كَمَرْ يَدَّ غَرْكٜىٰنْ تُمَكِ سُكَنْ ثِكَ عُرُوشَلِيمَ أَ لُواْكَثِنْ بُكُكُوَ، حَكَ غَرُضُوً دَ سُكَ ذَمَ كُڢَيْ ذَاسُثِكَ دَ مُتَنٜىٰ؞ سَعَنً ذَاسُسَنِ ثٜىٰوَ نِنٜىٰ يَهْوٜىٰهْ ؞› »
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Kamar garken tumaki na hadaya, kamar garken tumaki a Urushalima a lokacin ƙayyadaddun idodi, haka rusassun birane za su cika da ɗumbun mutane. Sa'an nan za su sani ni ne Ubangiji.”