Ezekiel 36:7 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa na ɗaga hannuna sama na rantse cewa al’ummai da suke kewaye da ku za su sha ba’a.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
إِنْجِنِ عُبَنْغِجِ يَهْوٜىٰهْ نَا ضَنْڟٜىٰ ثٜىٰوَ دُكَنْ أَلْعُمَّنْ دَسُكٜىٰ كٜىٰوَيٜىٰ دَكُو، سُو مَا ذَاسُ شَا ذَاغِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Domin haka ni Ubangiji Allah na rantse, cewa al'umman da suke kewaye da ku su ma za su sha zargi.