Ezekiel 37:13 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan ku, mutanena, za ku san cewa ni ne Ubangiji, sa’ad da na buɗe kaburburanku na fitar da ku daga cikinsu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
ذَاكُ سَنِ ثٜىٰوَ نِنٜىٰ يَهْوٜىٰهْ ، سَعَدَّ نَبُوطٜىٰ كَبُرْبُرَنْكُ نَكُمَ ڢِتَرْ دَكُو دَغَ ثِكِ، يَا مُتَنٜىٰنَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Mutanena za su sani ni ne Ubangiji sa'ad da na buɗe kaburburansu na tashe su daga cikinsu.