Ezekiel 37:18 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“In mutanen ƙasarka suka tambaye ka cewa, ‘Ba za ka faɗa mana abin da kake nufi da wannan ba?’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَدَّ مُتَنٜىٰنْكَ سُكَثٜىٰ مَكَ، ‹بَذَاكَ نُونَ مَنَ أَبِنْدَ كَكٜىٰ نُڢِ دَ وَطَنَّنْبَ؟›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da kuma jama'arka suka ce maka ka nuna musu abin da kake nufi da waɗannan,