Ezekiel 37:3 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai ya tambaye ni cewa, “Ɗan mutum, waɗannan ƙasusuwa za su iya rayu?” Ni kuwa na ce, “Ya Ubangiji Mai Iko Duka, kai kaɗai ka sani.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَثٜىٰ مِنِ «يَا كَيْ طَنْ مُتُمْ، ذَيْ يِوُ وَطَنَّنْ ڧَسُسُوَ سُرَايُ؟» نِے كُوَ نَأَمْسَ نَثٜىٰ «يَا عُبَنْ‌غِجِ يَهْوٜىٰهْ ، كَيْ كَا سَنِ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ya ce mini, “Ɗan mutum, waɗannan ƙasusuwa kuwa za su rayu?” Ni kuwa na amsa na ce, “Ya Ubangiji Allah, sani na gare ka.”