Ezekiel 37:9 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan ya ce mini, “Ka yi annabci wa numfashi; ka yi annabci, ɗan mutum, ka ce masa, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa ka fito daga kusurwoyi huɗu, ya numfashi, ka kuma numfasa cikin waɗannan matattu, don su rayu.’ ”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَنً يَثٜىٰ مِنِ «يِ أَنَّبْثِ عَكَنْ إِسْكَرْ نُمْڢَشِنْ رَيْ، يَا كَيْ طَنْ مُتُمْ، يِ أَنَّبْثِ، كَثٜىٰ وَنُمْڢَشِنْ رَيْ، ‹إِنْجِنِ عُبَنْ‌غِجِ يَهْوٜىٰهْ ، يَا كَيْ نُمْڢَشِنْ رَيْ، سَيْ كَذُواْ دَغَ ݣُونَ حُطُ، كَهُورَ عَكَنْ وَطَنَّنْ مَتَتُّو دُواْمِنْ سُرَايُ؞› »
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan Ubangiji ya ce mini, “Ɗan mutum, ka yi annabci a kan iska, ka ce mata, ni Ubangiji Allah na ce ta zo daga kusurwa huɗu, ta hura a kan waɗannan matattu domin su rayu.”