Ezekiel 39:22 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Daga wannan rana zuwa gaba gidan Isra’ila zai san cewa ni ne Ubangiji Allahnsu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَغَ رَانَرْ نَنْ ذُوَا غَبَ غِدَنْ إِسْرَٰٓءِيلَ ذَاسُ سَنِ ثٜىٰوَ نِنٜىٰ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نْسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Tun daga wannan rana har zuwa gaba, jama'ar Isra'ila za su sani, ni ne Ubangiji Allahnsu.