Ezekiel 39:28 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan za su san cewa ni ne Ubangiji Allahnsu, gama ko da yake na tura su zaman bauta a cikin al’ummai, zan tattara su zuwa ƙasarsu, ba tare da barin wani a baya ba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَنً ذَاسُ سَنِ ثٜىٰوَ نِے يَهْوٜىٰهْ نِے اللَّهْ نْسُ نٜىٰ وَنْدَ نَكُواْرٜىٰسُ ذُوَا بَوْتَا عَثِكِنْ أَلْعُمَّيْ، نَكُمَ سَاكٜىٰ تَتَّارُواْسُ ذُوَا ڧَسَرْسُ؞ بَ كُوَ ذَنْبَرْ كُواْ طَيَ دَغَ ثِكِنْسُ عَثِكِنْ أَلْعُمَّيْبَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan za su sani ni ne Ubangiji Allahnsu, domin na kore su daga ƙasarsu zuwa bautar talala cikin al'ummai, sa'an nan na sāke tattaro su zuwa cikin ƙasarsu. Daga cikinsu ba zan bar ko ɗaya a cikin al'ummai ba.