Ezekiel 4:1 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Yanzu, ɗan mutum, ka ɗauki tubalin yumɓu, ka ajiye shi a gabanka ka kuma zāna birnin Urushalima a kansa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«يَا كَيْ طَنْ مُتُمْ، سَيْ كَطَوْكِ أَلُّوانْ رُبُوتُو نَلَاكَ، كَأَجِيٜىٰ أَغَبَنْكَ؞ كَظَانَ بِرْنِنْ عُرُوشَلِيمَ عَكَنْسَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Ya kai ɗan mutum, sai ka ɗauki tubali, ka ajiye a gabanka, sa'an nan ka zāna birni a kansa, wato Urushalima.