Ezekiel 40:2 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Cikin wahayin, Allah ya kai ni ƙasar Isra’ila ya sa ni a kan wani dutse mai tsayi ƙwarai, inda a gefen kudunsa akwai gine-ginen da suka yi kamar birni.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَثِكِنْ رُعُيَرْ، سَيْ اللَّهْ يَكَيْنِ ڧَسَرْ إِسْرَٰٓءِيلَ، يَذَوْنَرْ دَنِے عَكَنْ وَنِ بَبَّنْ تُدُ مَيْ ڟَيِ سُواْسَيْ، عِنْدَ نَغَ وَنِ وُرِے كَمَرْ بِرْنِ أَغَبَنَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
A cikin wahayi, sai Allah ya kai ni ƙasar Isra'ila, ya zaunar da ni a kan wani dutse mai tsayi ƙwarai, inda na ga wani fasali kamar birni daura da ni.