Ezekiel 45:9 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“ ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko na ce ku sarakunan Isra’ila, danniya da zaluncin da kuke yi sun isa! Ku yi shari’a bisa ga gaskiya da adalci, ku bar korar mutanena, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
« ‹إِنْجِنِ عُبَنْغِجِ يَهْوٜىٰهْ ، يَ إِسَ، يَا كُو سَرَاكُنَنْ إِسْرَٰٓءِيلَ! كُبَرْ حَلِنْ ڨُوثٜىٰ دَ دَنِّيَ، كُيِ أَبِنْدَ يَكٜىٰدَ غَسْكِيَ دَ أَدَلْثِے؞ كُبَرْ كُواْرَرْ جَمَعَتَ دَغَ مَلَّكَرْسُ؞ نِے عُبَنْغِجِ يَهْوٜىٰهْ نَا ڢَطَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Ni Ubangiji Allah na ce ku sarakunan Isra'ila, danniya da zaluncin da kuke yi sun isa! Ku yi shari'a bisa ga gaskiya da adalci, ku bar korar mutanena, ni Ubangiji Allah na faɗa.