Ezekiel 46:20 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ya ce mini, “Wannan shi ne wurin da firistoci za su dafa hadaya don laifi, da hadaya don zunubi, a nan ne kuma za su toya hadaya ta gari, domin kada su kai su a filin da yake waje, su tsarkake mutane.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَثٜىٰ مِنِ «وُرِنَّنْ شِينٜىٰ وُرِنْ دَ ڢِرِسْتُواْثِے ذَاسُ دَڢَ نَامَنْ هَدَايَ تَشَاڢٜىٰ لَيْڢِے دَ هَدَايَ تَوَنْكٜىٰ ذُنُوبِ، عِنْدَ ذَاعَ تُواْيَ حَڟِنْ هَدَايَ تَهَڟِ، دُواْمِنْ كَدَ سُكَيْسُ ثِكِنْ ڢِيلِنْ وَجٜىٰ، حَرْ سُسَا سَوْرَنْ مُتَنٜىٰنْ سُذَمَ مَاسُ ڟَرْكِے؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ya ce mini, “Wannan shi ne wurin da firistoci za su dafa hadaya domin laifi, da hadaya domin zunubi, a nan ne kuma za su toya hadaya ta gāri, domin kada su kai su a filin waje, su sa wa mutane tsarki.”