Ezekiel 46:22 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
A kusurwoyi huɗu na filin da yake waje akwai waɗansu filaye a haɗe, tsawonsu kamu arba’in fāɗinsu kuwa kamu talatin; kowane fili a kusurwoyi huɗun nan girmansu ɗaya ne.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كُواْوَنٜىٰ ڧَرَمِنْ ڢِيلِنْ، ڟَوُانْسَ كَمُ أَرْبَعِنْ نٜىٰ، ڢَاطِنْسَ كُمَ كَمُ تَلَاتِنْ؞ كُواْوَنٜىٰ ڧَرَمِنْ ڢِيلِ عَݣُونَرْ نَنْ حُطُ، غِرْمَنْسَ طَيَ نٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Girman kowane ɗan fili tsawonsa kamu arba'in ne, faɗin kuma kamu talatin.