Ezekiel 47:13 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, “Waɗannan su ne iyakokin da za ku raba ƙasar gādo cikin kabilan Isra’ila goma sha biyu, da rabo biyu don Yusuf.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«إِنْجِنِ عُبَنْ‌غِجِ يَهْوٜىٰهْ ، غَا يَدَّ ذَاعَ كَڢَ إِيَاكَرْ ڧَسَرْ سَعَدَّ ذَاكُ رَبَ رَبُوانْ غَادُواْ نَظُرِيَرْ إِسْرَٰٓءِيلَ غُواْمَشَا بِيُ؞ يُوسُڢَ ذَيْسَامِ رَبُوانْ غَادُواْ كَشِ بِيُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji Allah ya ce, “Waɗannan su ne kan iyaka da za su raba ƙasar gādo ga kabilan Isra'ila goma sha biyu. Yusufu zai sami rabo biyu.