Ezekiel 5:7 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya ce kin yi ƙin ji fiye da al’umman da suke kewaye da ke ba ki kuma bi ƙa’idodina ko ki kiyaye dokokina ba. Ba ki ma dace da matsayin al’umman da suke kewaye da ke ba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَبُواْدَ حَكَ، إِنْجِنِ عُبَنْ‌غِجِ يَهْوٜىٰهْ ، تُنْدَيَكٜىٰ كِنْ ڢِسُواْ هَيَانِيَ ڢِيٜىٰدَ سَوْرَنْ أَلْعُمَّنْ دَسُكٜىٰ كٜىٰوَيٜىٰ دَكٜىٰ، كِكَڧِ ڧَٰعِدُواْدِنَ، بَاكِ كِيَايٜىٰ عُمَرْنَيْنَبَ، عَمَّا كِنْبِے عُمَرْنَيْ نَڧَبِيلُنْ دَسُكٜىٰ كٜىٰوَيٜىٰ دَكٜىٰ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Domin haka ni na ce, ‘Da yake kin cika rikici fiye da sauran ƙasashen da suke kewaye da suke, kin ƙi yin tafiya cikin dokokina, ba ki kiyaye ka'idodin ba, amma kin bi ka'ikodin al'umman da take kewaye da ke,