Ezekiel 5:8 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya ce Ni kaina ina gāba da ke, Urushalima, kuma zan hukunta ki a gaban al’ummai.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
تُواْ، إِنْجِنِ عُبَنْغِجِ يَهْوٜىٰهْ ، نِے دَكَيْنَ إِنَ غَابَادَكٜىٰ؞ غَاشِ ذَنْ حُكُنْتَكِ أَعِدُوانْ أَلْعُمَّيْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
to, ina gāba da ke, zan hukunta ki a idanun al'ummai.