Ezekiel 6:10 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Za su kuwa san cewa ni ne Ubangiji; ba a banza na ce zan kawo musu wannan masifa ba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَنً ذَاسُ سَنِ ثٜىٰوَ نِنٜىٰ يَهْوٜىٰهْ ، سُغَانٜىٰ بَعَبَنْظَ نٜىٰ نَثٜىٰ ذَنْ كَٰوُاْ وَنَّنْ مَسِيڢَ عَكَنْسُبَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Za su kuma sani, ni Ubangiji, ba a banza na ce zan kawo musu wannan masifa ba.”’