Ezekiel 6:11 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“ ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya ce ku tafa hannuwanku tare ku kuma taka ƙafafunku ku yi ihu ku ce, “Kaito!” Saboda dukan mugaye da kuma abubuwan banƙyama na gidan Isra’ila, gama za su mutu ta wurin takobi, yunwa da annoba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
« ‹إِنْجِنِ عُبَنْغِجِ يَهْوٜىٰهْ ، بُغَ حَنُّوَنْكَ، كَبُغَ ڧَڢَرْكَ، كَيِ إِيهٌ بَڧِنْ ثِكِ كَثٜىٰ «كَيْتُواْ، كَيْتُواْ!» كَيِ حَكَ سَبُواْدَ دُكَنْ مُوغَيٜىٰنْ أَبُبُوَنْ بَنْ ڨَمَ نَجَمَعَرْ إِسْرَٰٓءِيلَ؞ ذَاسُ مُتُ تَوُرِنْ تَكُواْبِے دَ يُنْوَ دَ كُمَ بَلَعِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji Allah ya ce, “Ka tafa hannunka, ka ɗage ƙafarka, sa'an nan ka ce, ‘Kaito, kaito, saboda dukan mugayen abubuwan ƙyama da mutanen Isra'ila suka yi, gama takobi, da yunwa, da annoba za su kashe su.