Ezekiel 6:12 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Wanda yake da nisa zai mutu da annoba, shi da yake kusa kuma zai mutu ta takobi, wanda kuma ya tsira aka kuma bari zai mutu da yunwa. Ta haka zan aukar da fushina a kansu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
وَنْدَ يَكٜىٰ نٜىٰسَ، ذَيْ مُتُ دَ بَلَعِ، وَنْدَ يَكٜىٰ كُسَ تَوُرِنْ تَكُواْبِے، وَنْدَ يَڟِيرَا دَغَ يَاڧِ كُمَ يُنْوَ ذَاتَ كَشٜىٰشِ؞ تَهَكَ ذَنْسَا ڢُشِنَ عَكَنْسُ يَهُوثٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Annoba za ta kashe wanda yake nesa, wanda yake kusa kuwa takobi zai kashe shi. Yunwa kuma za ta kashe wanda yaƙi ya kewaye shi. Ta haka zan aukar da fushina a kansu.