Ezekiel 6:2 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Ɗan mutum, ka kafa idonka a kan duwatsun Isra’ila; ka yi annabci a kansu
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«يَا كَيْ طَنْ مُتُمْ، سَيْ كَڢُسْكَنْثِ تُدَّنْ إِسْرَٰٓءِيلَ، كَيِ أَنَّبْثِ عَكَنْسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Ya ɗan mutum, ka zuba ido wajen duwatsun Isra'ila, sa'an nan ka yi annabci a kansu.