Ezekiel 6:3 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
ka ce, ‘Ya ku duwatsun Isra’ila, ku ji maganar Ubangiji Mai Iko Duka. Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya ce wa duwatsu da tuddai, ga rafuffuka da kuma kwaruruka. Ina shirin kawo takobi a kanku, kuma zan hallaka masujadanku.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كَثٜىٰ، ‹يَا كُو مَنْيَنْ تُدَّنْ إِسْرَٰٓءِيلَ، كُجِ مَغَنَرْ عُبَنْ‌غِجِ يَهْوٜىٰهْ! غَا أَبِنْدَ نِے عُبَنْ‌غِجِ يَهْوٜىٰهْ نَثٜىٰ عَكَنْ مَنْيَنْ تُدَّيْ دَ ڧأَنَانً تُدَّيْ دَ ڧأَنَانً ݣُورُرُوَ دَ مَنْيَنْ ݣُورُرُوَ؞ غَاشِ، نِے ذَنْ كَٰوُاْ تَكُواْبِے عَكَنْكُ، إِنْكُمَ هَلَّكَرْ دَ وُرَارٜىٰنْ سُجَّدَرْكُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ka ce musu, ‘Ya ku duwatsun Isra'ila, ku ji maganar Ubangiji Allah! Haka Ubangiji Allah ya ce a kan duwatsu, da tuddai, da kwazazzabai, da kwaruruka. Ga shi, ni kaina, zan kawo takobi a kanku, zan hallaka wuraren tsafinku.