Ezekiel 6:7 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Za a kashe mutanenku a cikinku, za ku kuwa sani ni ne Ubangiji.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
ذَاعَكَكَّشٜىٰ وَطَنْسُ دَغَ ثِكِنْكُ، سَعَنً ذَاكُسَنِ ثٜىٰوَ نِنٜىٰ يَهْوٜىٰهْ ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Za a kashe waɗansu daga cikinku sa'an nan za ku sani ni ne Ubangiji.