Ezekiel 7:2 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Ɗan mutum, ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yake cewa wa ƙasar Isra’ila, “ ‘Ƙarshe ya zo! Ƙarshe ya zo a kan kusurwoyi huɗu na ƙasar.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«يَا كَيْ طَنْ مُتُمْ، إِنْجِنِ عُبَنْغِجِ يَهْوٜىٰهْ ، نَا ثٜىٰ وَ إِسْرَٰٓءِيلَ، «ڧَرْشٜىٰ يَذُواْ، ڧَرْشٜىٰ يَذُواْ عَكَنْ غٜىٰڢٜىٰ حُطُ نَڧَسَرْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Ya kai, ɗan mutum, ni Ubangiji Allah, na ce wa ƙasar Isra'ila, matuƙa ta yi a kan kusurwa huɗu na ƙasar!