Ezekiel 7:27 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sarki zai yi makoki, yerima zai fid da zuciya, hannuwan mutanen ƙasar kuma za su yi rawa. Zan sāka musu bisa ga ayyukansu, zan kuma hukunta su bisa ga ma’auninsu. Sa’an nan za su san cewa ni ne Ubangiji.’ ”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَرْكِے ذَيْ يِمَكُواْكِ، شُوغَبَا كُمَ ذَيْڢِدَّ ذُوثِيَا، حَنُّوَنْ مُتَنٜىٰنْ ڧَسَرْ ذَاسُيِ ضَوَ؞ ذَنْ سَاكَ مُسُ بِسَغَ هَنْيُواْيِنْسُ، يَدَّ سُكَ حُكُنْتَ وَطَنْسُ، حَكَ ذَنْ حُكُنْتَسُ؞ ذَاسُ كُوَ سَنِ ثٜىٰوَ نِنٜىٰ يَهْوٜىٰهْ ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sarki yana makoki, yarima kuma zai fid da zuciya. Hannuwan mutanen ƙasar sun shanye saboda razana. Zan sāka musu bisa ga ayyukansu, zan kuma hukunta su kamar yadda suka hukunta waɗansu. Za su kuwa sani ni ne Ubangiji.”