Ezekiel 8:14 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan ya kawo ni mashigin arewa na ƙofar gidan Ubangiji, sai na ga mata zaune a can, suna makokin Tammuz.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَكَٰوُاْ نِے عَبَاكِنْ ڧُواْڢَرْ أَرٜىٰوَ تَشِغَ غِدَنْ يَهْوٜىٰهْ ، سَيْ نَغَ مَاتَا سُنَ ظَوْنٜىٰ، سُنَ كُوكَا دُواْمِنْ غُنْكِنَّنْ تَمُّظْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ya kai ni a bakin ƙofar arewa ta Haikalin Ubangiji, ga kuwa mata a zaune suna kuka domin gunkin nan, Tammuz.