Ezekiel 8:5 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai ya ce mini, “Ɗan mutum, duba waje arewa.” Sai na duba, a mashigin arewa na ƙofar bagaden kuwa na ga wannan gunki na tsokanar kishi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ اللَّهْ يَثٜىٰ مِنِ «يَا كَيْ هِظْڧِيَالْ، طَنْ مُتُمْ، طَغَ عِدَنُونْكَ كَدُوبِے غٜىٰڢٜىٰنْ أَرٜىٰوَ؞» نَا كُوَ طَغَ عِدَنُونَ نَا دُوبِے غٜىٰڢٜىٰنْ أَرٜىٰوَ، عَثَنْ نَغَ صِڢَّ مَيْ تَيَرْدَ كِيشِنْ اللَّهْ عَبَاكِنْ ڧُواْڢَرْ شِغَ بَغَدٜىٰ نَغٜىٰڢٜىٰنْ أَرٜىٰوَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya ce mini, “Ɗan mutum, ka ɗaga idanunka, ka duba wajen arewa.” Na kuwa ɗaga idanuna wajen arewa, na kuma ga siffa ta tsokano kishi a mashigin ƙofar bagade na wajen arewa.