Ezekiel 9:4 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
ya ce masa, “Ka ratsa birnin Urushalima ka sa shaida a goshin waɗanda suke baƙin ciki da kuma makoki a kan dukan abubuwan banƙyamar da ake yi a cikinsa.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَهْوٜىٰهْ كُوَ يَثٜىٰ مَسَ «بِے تَثِكِنْ بِرْنِنْ، وَتُواْ عُرُوشَلِيمَ، كَسَا لَمْبَرْ شَيْدَ أَغُواْشِنْ مُتَنٜىٰنْ دَسُكٜىٰ نِشٜىٰ نِشٜىٰ سُنَ كُوكَا سَبُواْدَ دُكَنْ أَبُبُوَ مَاسُ بَنْ ڨَمَرْ دَ عَكٜىٰيِ عَثِكِنْ بِرْنِنْ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya ce masa, “Ka ratsa cikin birni, wato Urushalima, ka sa shaida a goshin mutanen da suke ajiyar zuciya, suna damuwa saboda dukan abubuwa masu banƙyama waɗanda ake aikatawa a birnin.”