Ezekiel 9:7 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan ya ce musu, “Ku ƙazantar da haikalin ku kuma cika filayen da kisassu. Ku tafi!” Saboda haka suka fita suka kuma fara kisa a duk birnin.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَكُمَثٜىٰ «كُڧَظَنْتَرْ دَ غِدَنْ، كُثِكَ ڢِيلَيٜىٰنْ غِدَنْ دَ غَوَوَّكِ؞ سَعَنً كُتَڢِے وَجٜىٰ!» سَيْ سُكَ ڢِتَ سُكَيِ تَكَشٜىٰ مُتَنٜىٰنْ دَسُكٜىٰ ثِكِنْ بِرْنِنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya kuma ce musu, “Ku ƙazantar da Haikalin, ku cika farfajiya da kisassu, sa'an nan ku tafi!” Sai suka tafi, suka yi ta kashe mutanen da suke cikin birnin.