Ezekiel 9:8 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yayinda suke kisan sai aka bar ni kaɗai, na fāɗi rubda ciki, na yi kuka na ce, “Kash, Ubangiji Mai Iko Duka! Za ka hallaka dukan raguwar Isra’ila a wannan zafin fushinka a Urushalima?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَدَّ سُكٜىٰ كَشٜىٰ كَشٜىٰ، سَيْ عَكَبَرْنِ نِے كَطَيْ، نَڢَاطِ رُبْ دَ ثِكِ، نَيِ كُوكَا، نَثٜىٰ «يَا عُبَنْغِجِ يَهْوٜىٰهْ! ذَاكَ هَلَّكَرْ دَ دُكَنْ ضَغُواْوَرْ إِسْرَٰٓءِيلَ ثِكِنْ ذَاڢِنْ ڢُشِنْ دَ كَكٜىٰ ظُبَاوَ عَكَنْ عُرُوشَلِيمَ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da suke karkashewar, aka bar ni, ni kaɗai, sai na faɗi rubda ciki, na yi kuka, na ce, “Ya Ubangiji Allah za ka hallaka dukan sauran Isra'ilawa saboda zafin fushinka a kan Urushalima?”