Ezra 10:2 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Shekaniya ɗan Yehiyel, daga zuriyar Elam ya ce wa Ezra, “Mun yi wa Allah rashin aminci ta wurin yin auratayya da maƙwabtanmu, amma duk da haka bai yashe mutanen Isra’ila ba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ شٜىٰكَنِيَ طَنْ يٜىٰهِيٜىٰلْ نَدَنْ‌غِنْ عٜىٰلَمْ يَڢَطَا وَ عُزَيْرُ ثٜىٰوَ «مُنْيِ وَ اللَّهْ نْمُ رَشِنْ أَمِنْثِ تَوُرِنْ عَوْرٜىٰنْ مَاتَانْ بَاڧِ دَغَ ڧَبِيلُنْ دَسُكٜىٰ عَڧَسَرْ؞ عَمَّا دُكْدَهَكَ أَݣَويْ سَوْرَنْ سَا ذُوثِيَا دُواْمِنْ إِسْرَٰٓءِيلَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Shekaniya ɗan Yehiyel, daga zuriyar Elam, ya yi wa Ezra magana, ya ce, “Mun yi wa Allahnmu rashin aminci, gama mun auri mata baƙi daga mutanen ƙasar, amma duk da haka akwai sauran bege ga Isra'ila.