Ezra 10:5 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Ezra ya tashi ya sa firistoci da suke shugabanni, da Lawiyawa, da dukan mutanen Isra’ila su rantse, cewa za su yi abin da aka ce. Sai suka yi rantsuwar.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عُزَيْرُ كُوَ يَتَاشِ يَسَا شُوغَبَنِّنْ ڢِرِسْتُواْثِے دَ نَ لَوِيَاوَا دَ دُكَنْ مُتَنٜىٰنْ إِسْرَٰٓءِيلَ سُرَنْڟٜىٰ ثٜىٰوَ ذَاسُيِ أَبِنْدَ شٜىٰكَنِيَ يَڢَطَا؞ سُكَ كُوَ طَوْكِ ضَنْڟُوَارْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ezra kuwa ya tashi, ya sa firistoci da suke shugabanni, da Lawiyawa, da dukan mutanen Isra'ila su rantse, cewa za su yi abin da aka ce. Sai suka yi rantsuwar.