Ezra 2:1 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ga lissafin waɗanda suka dawo daga bauta a Babilon, waɗanda Nebukadnezzar sarkin Babilon ya kwasa zuwa bauta a ƙasar Babilon (sun dawo Urushalima da Yahuda, kowa ya koma garinsu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
وَطَنَّنْ سُونٜىٰ يَوَنْ مُتَنٜىٰنْ دَ سُكَ بَرْ يَنْكِنْ ڧَسَرْ بَابِيلَ سُكَ كُواْمُواْ عُرُوشَلِيمَ دَ يَهُودَ؞ كُواْوَنّٜىٰنْسُ يَكُواْمَ ذُوَا غَرِنْسَ؞ غَمَا تُنْ لُواْكَثِنْ دَ نٜىٰبُكَدْنٜىٰزَّرْ يَݣُوشِ كَاكَنِّنْسُ ذُوَا بَوْتَا، عِيَلَنْسُ سُنْيِ تَذَمَ عَ بَابِيلَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Waɗannan su ne mutanen da suka bar lardin Babila suka komo Urushalima da Yahuza daga bautar talala da Nebukadnezzar, Sarkin Babila, ya kai su Babila. Kowa ya koma garinsu.