Ezra 2:62 — Compare Translations

2 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Waɗannan sun nemi sunayen iyalansu a cikin littafin da ake rubuta sunayen amma ba su ga sunayensu ba, saboda haka sai aka hana su zama firistoci domin an ɗauka su marasa tsabta ne.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
وَطَنَّنْ نٜىٰ عَكَ نٜىٰمِ سُونَيٜىٰنْسُ عَثِكِنْ تَارِيحِ نَأَسَلِنْ كَاكَنِّنْسُ، عَمَّا بَعَسَامُبَ؞ دُواْمِنْ حَكَ عَكَ طَوْكٜىٰسُ ڧَظَنْتَتُّ، عَكَ ڢِتَرْ دَسُو دَغَ ذَمَنْ ڢِرِسْتُواْثِے؞