Ezra 4:13 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ya kamata fa, sarki ya san cewa in aka sāke gina wannan birni duk da katangar birnin, mutanen birnin ba za su dinga biyan haraji, da kuɗin shiga, da na fitar da kaya ba, wannan zai sa aljihun masarauta yă bushe.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَنْذُ ڢَا، بَرِ سَرْكِے يَسَنِ ثٜىٰوَ عِدَنْ عَكَ سَاكٜىٰ غِنَا وَنَّنْ بِرْنِنْ، عَكَ كُمَ غَمَ غِنَا كَتَنْ‌غَرْسَ، بَذَاسُ بِيَ هَرَاجِ، كُواْ كُطِنْ شِغَ دَ ڢِتَرْ كَايَ، كُواْ كُطِنْ حَنْيَبَ؞ عَڧَرْشٜىٰ كُطِنْ شِغَرْ مَعَجِنْ مُلْكِ ذَيْ رَغُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sarki ya sani fa, idan an sāke gina birnin, aka kuma gama garun, ba za su biya haraji ko kuɗin shiga da fita na kaya ko kuɗin fito ba, baitulmalin sarki za ta rasa kuɗi ke nan.