Ezra 4:3 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma Zerubbabel, Yeshuwa, da sauran shugabannin iyalai na Isra’ila suka amsa suka ce, “Ba za ku sa hannu cikin gina wa Allahnmu haikali ba, mu kaɗai za mu gina wa Ubangiji, Allah na Isra’ila gini kamar yadda Sarki Sairus, sarkin Farisa, ya umarce mu.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا ظٜىٰرُبَّبٜىٰلْ دَ يٜىٰشُوَ دَ كُمَ سَوْرَنْ شُوغَبَنِّنْ دَنْغِ دَنْغِنْ إِسْرَٰٓءِيلَ سُكَثٜىٰ مُسُ «بَ ضُوَنْكُ دَ تَيَمُ دَ وَنَّنْ عَيْكِنْ غِنِنْ غِدَنْ اللَّهْ نْمُ؞ مُو كَطَيْ ذَامُيِ وَ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نَ إِسْرَٰٓءِيلَ غِنِ، كَمَرْ يَدَّ سَرْكِے سَيِرُسْ نَ ڢَٰشِيَ يَعُمَرْثٜىٰمُ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma Zarubabel, da Yeshuwa, da shugabannin gidajen kakannin Isra'ila suka ce musu, “Ba abin da za ku yi tare da mu na ginin Haikalin Allahnmu, amma mu kaɗai za mu yi wa Ubangiji Allah na Isra'ila, gini kamar yadda sarki Sairus, wato Sarkin Farisa, ya umarce mu.”