Ezra 4:5 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Suka yi hayar mashawarta don su ga cewa sun ɓata ƙoƙarinsu dukan kwanakin mulkin Sairus sarkin Farisa har zuwa kwanakin mulkin Dariyus sarkin Farisa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سُكَ بَادَ ثِنْ حَنْثِ غَ مَاسُ بَادَ شَوَرَا نَمُلْكٍ ڢَٰشِيَ دُواْمِنْ سُٻَاتَ نِيَّرْ مُتَنٜىٰنْ يَهُودَ أَدُكَنْ ݣُونَكِنْ دَ سَرْكِے سَيِرُسْ نَ ڢَٰشِيَ يَكٜىٰ مُلْكِ حَرْ ذُوَا زَامَانِنْ مُلْكٍ سَرْكِے دَرِيُسْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Mutanen kuwa suka yi ijara da mashawarta, da za su sa niyyarsu ta shiririce tun daga zamanin Sairus, Sarkin Farisa, har zuwa zamanin Dariyus, Sarkin Farisa.